Alhaji Ɗahiru Mangal Ya Kai Ziyarar Taya Murna Ga Gwamnan Katsina Mai Jiran Gado


Daga Gwagware Media Reporters 

A ranar Talata, 21 ga watan Maris 2023, shahararren ɗan kasuwar nan, Alhaji Ɗahiru Bara'u Mangal, ya ziyarci zaɓaɓɓen gwamnan jihar Katsina, Dr. Dikko Umar Radda, domin taya shi murnar lashe zaɓen da ya yi na ranar Asabar, 18 ga watan Maris, 2023.

Alhaji Ɗahiru Mangal, ya yi addu'ar samun nasarar tafiyar da gwamnati tare da yi ma Dr. Radda fatan alkhairi.

Da ya ke jawabi, Dr. Dikko Radda, ya yi godiya bisa ga wannan ziyara da aka kawo mashi tare da bada tabbacin kawo kyakkyawan shugabanci don ganin jihar Katsina ta kai mataki na gaba.

Ahmed Abdulkadir

Ahmed Tijjani Abdulkadir is a seasoned media executive, journalist, teacher, entrepreneur, and public servant with over 35 years of distinguished experience in broadcasting, media regulation, public communication, and education. He currently serves as the Chairman of the Katsina State Radio and Television Service Board and holds several leadership positions in the private sector. He is the Chairman of Namowa MediaHub and Barau & Namowa Agro-Allied and General Services, as well as the Managing Director of Broadsphere Ventures Limited and Managing Director of FASAB Foods Nigeria Ltd. Mr. Abdulkadir holds a Master’s degree in Development Studies from Bayero University, Kano, and a Bachelor of Education (Language Arts) from Ahmadu Bello University, Zaria. He also possesses professional qualifications in journalism and broadcasting from the International Institute of Journalism (IIJ) Abuja, NTA Television College Jos, and The Thomson Foundation/British Council, and a Certificate in Digital Journalism (Reuters/Meta Journalism Project).

Post a Comment

Previous Post Next Post